Shugaban Hafsoshin Tsaron Iran,Manjo Janar Abdoulrahim Mousavi Ya Bayyana Cewa Har Yanzu Gargaɗi Suke Yiwa Kasar Israel Basu Fara Yaqi Ba Tukunna

Shugaban hafsoshin tsaron Iran, Manjo Janar Abdolrahim Mousavi, Ya bayyana cewa Har Zuwa yanzu Gargaɗi Suke yiwa ƙasar Isr@’ila Basu fara yaƙi Ba Tukunna. Sannan ya tabbatar da cewa Manyan Hare-hare Suna Nan Zuwa Nan gaba ga Isr@’ila Shugaban hafsoshin tsaron Ir@n, Manjo Janar Abdolrahim Mousavi, ya bayyana cewa hare-haren da Iran ta kai tun…

Read More

BABBAN MALAMIN ADININ MUSULINCI NA NIGERIA SHE MAKARI YACE YAKIN DA AKE NA IYA ZAMA DAYA DAGA CIKIN MU’JAR ANNABI

limamin babban masallacin na wannan furucinne lokacin dayake cewa musulmi sutaya iran da adu’a akan yakin da take da kasar mamaya ta bani yahudu Yabayyan cewa manzon Allah (S w S) yace akwai lokacin da musulmai zasu juya baya , sai wasu tsirari daga cikinsu ne zasu jajirce ,alokacin annabi yanuna Salmanun farisi yace Yan’uwan…

Read More

Tsohon Shugaban Karamar Hukumar Wudil, Abubakar Abdullahi Likita, ya fadi ya rasu a daidai lokacin da ake gudanar da sallar jana’izar abokinsa kuma abokin siyasar sa, tsohon shugaban Karamar Hukumar Dala, Mahmoud Sani Madakin Gini.

Tsohon Shugaban Karamar Hukumar Wudil, Abubakar Abdullahi Likita, ya fadi ya rasu a daidai lokacin da ake gudanar da sallar jana’izar abokinsa kuma abokin siyasar sa, tsohon shugaban Karamar Hukumar Dala, Mahmoud Sani Madakin Gini. Rahotanni sun bayyana cewa Likita ya fadi ne a lokacin da ake gudanar da sallar jana’iza ta Madakin Gini, lamarin…

Read More

Masoyan Ganduje Ne Ke Rububin Gaisawa Da Shi Amma Ba Dukansa Za Suyi Ba, Inji Jam’iyyar APC Ta Jihar Kano

Masoyan Ganduje Ne Ke Rububin Gaisawa Da Shi Amma Ba Dukansa Za Suyi Ba, Inji Jam’iyyar APC Ta Jihar Kano Jam’iyyar Apc ta jihar Kano ƙaryata labarin cewa wasu ‘yan siyasa sunyi yunƙurin dukan Ganduje a wajan taron jam’iyyar APC a jihar Gombe. A ranar Lahadi ne dai aka gudanar da taron jam’iyyar APC na…

Read More

Ban ci amanar Atiku ba, na fahimci Shugaba Tinubu na da kaifin tunani fiye da masu yi masa adawa – cewar Sowunmi Jigon PDP

Wani jigo a jam’iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya ce shugaba Bola Tinubu ya fi abokan hamayyar sa da suke shirin yin hadaka wayo da lissafin siyasa. Tsohon mai magana da yawun tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya ce ganawar da suka yi da shugaba Tinubu a baya-bayan…

Read More