Wata budurwa ta fito kan titi dauke da allo inda take shaidawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf cewa ta gama karatu amma ba aiki.

YANZU YANZU: Wata budurwa ta fito kan titi dauke da allo inda take shaidawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf cewa ta gama karatu amma ba aiki, ta ce harakar kwamfuta ta karanta amma duk aikin da aka bata tana so. Shin akwai ire-iren wannan budurwa da suka kammala karatu amma babu aikin yi a wajen…

Read More

Da dumi’dumi: Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya Tilastawa Ganduje Murabus.

Sphugaban jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, Abdullahi Ganduje, zai mika takardar murabus dinsa a ranar Juma’a. Majiyoyi sun shaida wa DAILY NIGERIAN cewa, za a maye gurbin Mista Ganduje da mataimakin shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ke jiran babban taro a watan Disamba. DAILY NIGERIAN ta tattaro matakin ne domin ganin an shawo kan…

Read More

Shugaban Hafsoshin Tsaron Iran,Manjo Janar Abdoulrahim Mousavi Ya Bayyana Cewa Har Yanzu Gargaɗi Suke Yiwa Kasar Israel Basu Fara Yaqi Ba Tukunna

Shugaban hafsoshin tsaron Iran, Manjo Janar Abdolrahim Mousavi, Ya bayyana cewa Har Zuwa yanzu Gargaɗi Suke yiwa ƙasar Isr@’ila Basu fara yaƙi Ba Tukunna. Sannan ya tabbatar da cewa Manyan Hare-hare Suna Nan Zuwa Nan gaba ga Isr@’ila Shugaban hafsoshin tsaron Ir@n, Manjo Janar Abdolrahim Mousavi, ya bayyana cewa hare-haren da Iran ta kai tun…

Read More