Skip to content
14/10/2025
Newsletter
Random News

Girgije Hausa Tv

Girgije Hausa TV- Sahihiyar majiyar labarai mafi amincewa ta farko

  • Home
  • Da Dumi Dumi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tarihi
  • Fasaha
  • Kasuwanci
  • Kimiyya
  • Lafiya
  • Nishadi
  • Wasanni

About Editor

Abubakar Poster

Find Me On

Trending News

Wasanni
Dakata Facebook Connects 2nd Editions. 01
10/08/202510/08/2025
02
#labarai
Da Dumi Dumi
Wata budurwa ta fito kan titi dauke da allo inda take shaidawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf cewa ta gama karatu amma ba aiki.
03
#labarai
#siyasa
Kwankwaso Yaci Amanar Mu Inji Jam’iyyar NNPP
04
Wasanni
Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero zai halarci Jana’izar Dattijo Alhaji Aminu Dantata a kasar Saudiya wanda za’ayi Gobe.
05
#siyasa
Da Dumi Dumi
Daga Zuwa Tambaya An Ɗaura Auren Ɗan Kuda Kabo Da Zainab Abdussalam a Katsina.

Latest News

  • Home
  • nishadi

Category: nishadi

  • #labarai
  • Da Dumi Dumi
  • nishadi
  • Wasanni

🚨🚨💣 𝐁𝐑𝐄𝐀𝐊𝐈𝐍𝐆: Barcelona ta AMINCE da yarjejeniya “irin ta Pedri” don ɗan wasan Portugal Cardoso Varela ya koma ƙungiyar a 2026, in ji rahoton Sport! 💙❤️

Abubakar-poster18/06/202518/06/202500 mins
Read More
  • nishadi

Ni ne mutum mafi shahara da aka fi caccaka a Nijeriya – Davido

Abubakar-poster10/06/202501 mins

Fitaccen mawakin nan na kudancin Nijeriya David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, ya ce shi ne shahararren dan Nijeriya da ya fi fuskantar suka, duba da inda ya fito. Da yake magana a shirin Culture Knock Out podcast, mawakin ya bayyana cewa ra’ayin jama’a ya canza ne bayan an gano cewa ya fito…

Read More
  • nishadi

Gwamnatin Nijeriya ta ja kunnen ‘Sarkin Mota’ kan tsokanar ma’aikatan gwamnati a bidiyonsa

Abubakar-poster10/06/202510/06/202501 mins

Gwamnatin tarayya ta gargadi dillalin motoci a Abuja, wanda aka fi sani da Alamin Sarkin Mota, kan yi wa ma’aikatan gwamnati ba’a a cikin bidiyon talla da yake yi. Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA ce ta yi wannan gargadi a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun babban daraktanta, Lanre Issa-Onilu,…

Read More
  • nishadi

FIFA ta gayyaci mawakiya ‘yar asalin Nijeriya Temilade Opeyemi domin ta yi wasa a gasar FIFA Club World Cup

Abubakar-poster10/06/202501 mins

 Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, ta gayyaci mawakiya ‘yar asalin Nijeriya, Temilade Openiyi wadda aka fi sani da Tems, domin gudanar da wasa a gasar da za a fara ta FIFA Club World Cup karo na fatko, wanda zai gudana a filin wasa na MetLife da ke New York na kasar Amurka a ranar…

Read More
  • #siyasa
  • Da Dumi Dumi
  • nishadi

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 21 cikin tawagar ‘yan wasan Kano a gasar wasanni ta Nijeriya

Abubakar-poster10/06/202501 mins

‘Yan wasan na kan hanyarsu ne ta dawowa gida Kano daga jihar Ogun, inda suka fafata a gasar ta kwallon kafa. Jaridar Daily Nigerian ta ce cikin wadanda hatsarin ya yi ajalinsu akwai ‘yan wasa 17 da mai magana da yawun hukumar wasanni ta jihar Kano Galadima Ibrahim da sauran wasu jami’ai. Kawo yanzu wadanda…

Read More
  • nishadi

Ba na bakin ciki da nasarar da PSG ta samu a gasar Champions League – Mbappe

Abubakar-poster10/06/202502 mins

Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Faransa, Kyllian Mbappe ya ce ko kadan bai yi bakin ciki da nasarar da tsohuwar kungiyarsa ta kwallon kafa PSG ta samu a gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai wato Champion league ba. Mbappe ya bayyana ma ‘yan jaridu gabanin wasan da za su buga a ranar Lahadi cewa,…

Read More

Recent Posts

  • Dakata Facebook Connects 2nd Editions.
  • Wata budurwa ta fito kan titi dauke da allo inda take shaidawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf cewa ta gama karatu amma ba aiki.
  • Kwankwaso Yaci Amanar Mu Inji Jam’iyyar NNPP
  • Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero zai halarci Jana’izar Dattijo Alhaji Aminu Dantata a kasar Saudiya wanda za’ayi Gobe.
  • Daga Zuwa Tambaya An Ɗaura Auren Ɗan Kuda Kabo Da Zainab Abdussalam a Katsina.

Recent Comments

No comments to show.

Archives

  • August 2025
  • June 2025

Find Me On

Hot News

  • Wasanni
  • Wasanni

Dakata Facebook Connects 2nd Editions.

10/06/2025
  • #labarai
  • Da Dumi Dumi
  • #labarai
  • Da Dumi Dumi

Wata budurwa ta fito kan titi dauke da allo inda take shaidawa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf cewa ta gama karatu amma ba aiki.

10/06/2025
  • #labarai
  • #siyasa
  • #labarai
  • #siyasa

Kwankwaso Yaci Amanar Mu Inji Jam’iyyar NNPP

10/06/2025
  • Wasanni
  • Wasanni

Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero zai halarci Jana’izar Dattijo Alhaji Aminu Dantata a kasar Saudiya wanda za’ayi Gobe.

10/06/2025

About Us

Girgije Hausa TV is a digital media platform dedicated to promoting Hausa culture, entertainment, and news. We deliver engaging content that informs, educates, and entertains Hausa-speaking audiences worldwide.

Email: support@gjrgijehausatv.com.ng,

Tel :- +234 8064612021

© 2025 Girgije Hausa TV. All rights reserved. Powered by Abubakar Poster. Powered By BlazeThemes.
  • Home
  • Content License
  • Contact Us
  • Privacy Policy