Da dumi’dumi: Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya Tilastawa Ganduje Murabus.

Sphugaban jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, Abdullahi Ganduje, zai mika takardar murabus dinsa a ranar Juma’a. Majiyoyi sun shaida wa DAILY NIGERIAN cewa, za a maye gurbin Mista Ganduje da mataimakin shugaban jam’iyyar na kasa, wanda ke jiran babban taro a watan Disamba. DAILY NIGERIAN ta tattaro matakin ne domin ganin an shawo kan…

Read More

ko kusan me wannan kungiyar da Amurka ta kikira a shekarar 2020

✅ 2. Dalilin Kafarta Yarjejeniyar ta samo asali ne daga: Bukatar rage rikicin siyasa da tsaro a Gabas ta Tsakiya. Bukatar kasashen Larabawa su inganta dangantakarsu da Isra’ila domin amfanin tattalin arziki, fasaha, da tsaro. Matsin lamba daga Amurka (karkashin Shugaba Donald Trump) domin samar da sabon tsarin zaman lafiya tsakanin Isra’ila da Larabawa. ✅…

Read More

Gwamnatin Shugaba Tinubu Ta Gina Akalla Tituna Da Nisan Su Yakai Kilomita 150 A Garuruwan Wajen Gari Dake Abuja, inji Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya bayyana hakan ne yayin kaddamar da sabon titin da yataso daga A2 Junction akan hanyar Abuja–Lokoja zuwa Garin Pai a Karamar Hukumar Kwali dake Abuja, wanda yana daya daga cikin ayyuka 17 da aka aiwatar domin bikin cikar Tinubu shekaru biyu a kan mulki. Wike ya ce aikin ya hada…

Read More