TIRƘASHI: Wani lauya ɗan ƙasar Kenya mai suna Dola Indidis ya shigar da ƙara a Kotun Duniya (ICJ) yana zargin Isra’ila da Italiya da hannu a kisan Yesu Almasihu da ya faru shekaru fiye da 2,000 da suka wuce.

Indidis ya ce kisan da aka yi wa Yesu bai bi ƙa’idojin shari’a ba, inda ya bayyana cewa an yanke masa hukuncin kisa ba tare da adalci ba. Ya nemi kotun ta sake duba shari’ar bisa hujjar cewa kasashen biyu sun gaji tsarin shari’ar daular Roma, wacce ta ɗaure ta kuma gicciye Yesu. Ƙarar ta…

Read More

ko kusan me wannan kungiyar da Amurka ta kikira a shekarar 2020

✅ 2. Dalilin Kafarta Yarjejeniyar ta samo asali ne daga: Bukatar rage rikicin siyasa da tsaro a Gabas ta Tsakiya. Bukatar kasashen Larabawa su inganta dangantakarsu da Isra’ila domin amfanin tattalin arziki, fasaha, da tsaro. Matsin lamba daga Amurka (karkashin Shugaba Donald Trump) domin samar da sabon tsarin zaman lafiya tsakanin Isra’ila da Larabawa. ✅…

Read More

Gwamnatin Shugaba Tinubu Ta Gina Akalla Tituna Da Nisan Su Yakai Kilomita 150 A Garuruwan Wajen Gari Dake Abuja, inji Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike, ya bayyana hakan ne yayin kaddamar da sabon titin da yataso daga A2 Junction akan hanyar Abuja–Lokoja zuwa Garin Pai a Karamar Hukumar Kwali dake Abuja, wanda yana daya daga cikin ayyuka 17 da aka aiwatar domin bikin cikar Tinubu shekaru biyu a kan mulki. Wike ya ce aikin ya hada…

Read More