Tag: #nigeria

Fada yadawo sabo yayinda Amurka tashigar wa Isra’ila yakin da suke da Iran Dana hoton Dake kasa don samun cikaken labarin
Donald Trump ya ce Amurka ta kai manyan hare-hare kan wasu muhimman cibiyoyin nukiliya guda uku na Iran. Inda iran tace harin Amurka baiyi tasiri akan makamanta ba

abinkuyane ga magoya bayan Irsara Shugaba Erdogan
Abin kunya ne ƙwarai ga waɗanda suka mai da Gaza tamkar sansanin kurkuku mafi girma a duniya su rika magana game da doka da jinƙai.”“Gwamnatin Netanyahu ce ke da babban alhakin kisan kare dangi da ake yi a Gaza, kuma duk wanda ya yi shiru kan waɗannan kashe-kashe da Netanyahu da ƙungiyarsa ke aikatawa tsawon…

Matatar Dangote ba ta samun isasshen danyen mai cikin gida sai ta shigo da shi daga Amurka – Aliko Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce matatarsa ta fara dogaro da Amurka wajen samun danyen mai saboda ba ta samu isasshe a nan cikin gida Dangote ya bayyana haka ne a lokacin da ko’odinetar kwamitin kula da cinikin danyen mai da kudin Naira na Shugaba Tinubu, Maureen Ogbonna, ta jagoranci wata tawaga zuwa…

turkiya tashirya sojinta don iran
Sojojin Turkiyya sun ɗaga matakin shirin ko-ta-kwana… Erdoğan ya tabbatar da cikakken goyon bayansa ga Iran da kuma shirye-shiryen Turkiyya na fuskantar duk wani yanayi.

A karon farko Nijeriya za ta fara fitar da tataccen man fetur zuwa nahiyyar Asia kamar yadda wata majiya daga Matatar Dangote ta sanar.
Muna sayar da kayanmu ne ga waɗanda suka yarda su ba mu farashi mafi yawa. Majiyar ta ce wani jirgin ruwan dako mai ɗauke da tan 90,000 na man fetur zai yi jigilar daga Matatar Dangote da ke Nijeriya zuwa nahiyar Asia. Kamfanin Dillancin Labarai na Reuters ya ambato majiyar wadda ta buƙaci a sakaya…