Matatar Dangote ba ta samun isasshen danyen mai cikin gida sai ta shigo da shi daga Amurka – Aliko Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce matatarsa ta fara dogaro da Amurka wajen samun danyen mai saboda ba ta samu isasshe a nan cikin gida Dangote ya bayyana haka ne a lokacin da ko’odinetar kwamitin kula da cinikin danyen mai da kudin Naira na Shugaba Tinubu, Maureen Ogbonna, ta jagoranci wata tawaga zuwa…

Read More

A karon farko Nijeriya za ta fara fitar da tataccen man fetur zuwa nahiyyar Asia kamar yadda wata majiya daga Matatar Dangote ta sanar.

Muna sayar da kayanmu ne ga waɗanda suka yarda su ba mu farashi mafi yawa. Majiyar ta ce wani jirgin ruwan dako mai ɗauke da tan 90,000 na man fetur zai yi jigilar daga Matatar Dangote da ke Nijeriya zuwa nahiyar Asia. Kamfanin Dillancin Labarai na Reuters ya ambato majiyar wadda ta buƙaci a sakaya…

Read More