
DA ƊUMI-ƊUMI: Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Mohammed Namadi Sambo, ya fice daga Jam’iyyar PDP, ya koma jam’iyyar APC.
A wani labari da jaridar gaskiya dokin ƙarfe ta fitar ta bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasar ya chanza sheka da PDP zuwa APC