Masoyan Ganduje Ne Ke Rububin Gaisawa Da Shi Amma Ba Dukansa Za Suyi Ba, Inji Jam’iyyar APC Ta Jihar Kano

Masoyan Ganduje Ne Ke Rububin Gaisawa Da Shi Amma Ba Dukansa Za Suyi Ba, Inji Jam’iyyar APC Ta Jihar Kano Jam’iyyar Apc ta jihar Kano ƙaryata labarin cewa wasu ‘yan siyasa sunyi yunƙurin dukan Ganduje a wajan taron jam’iyyar APC a jihar Gombe. A ranar Lahadi ne dai aka gudanar da taron jam’iyyar APC na…

Read More

Ban ci amanar Atiku ba, na fahimci Shugaba Tinubu na da kaifin tunani fiye da masu yi masa adawa – cewar Sowunmi Jigon PDP

Wani jigo a jam’iyyar PDP, Segun Sowunmi, ya ce shugaba Bola Tinubu ya fi abokan hamayyar sa da suke shirin yin hadaka wayo da lissafin siyasa. Tsohon mai magana da yawun tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya ce ganawar da suka yi da shugaba Tinubu a baya-bayan…

Read More