
Nasara ta Allah ce ,muna Mika masa godiya ,isra’il zatai nadamar tabamu cewar Ayatullahi kumain
“Jagoran Iran: Dakarunmu na soji a shirye suke don kare ƙasa, kuma suna samun goyon baya daga shugabanni da dukkan ‘yan ƙasa.”
Girgije Hausa TV- Sahihiyar majiyar labarai mafi amincewa ta farko
“Jagoran Iran: Dakarunmu na soji a shirye suke don kare ƙasa, kuma suna samun goyon baya daga shugabanni da dukkan ‘yan ƙasa.”
limamin babban masallacin na wannan furucinne lokacin dayake cewa musulmi sutaya iran da adu’a akan yakin da take da kasar mamaya ta bani yahudu Yabayyan cewa manzon Allah (S w S) yace akwai lokacin da musulmai zasu juya baya , sai wasu tsirari daga cikinsu ne zasu jajirce ,alokacin annabi yanuna Salmanun farisi yace Yan’uwan…